Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na hadakar kungiyoyi da kwamitocin musulmin kasar Spain cewa Za a fara gudanar da zaman tattaunawa na dukkanin kungiyoyi da kwamitoci na musulmin kasar Spain, da nufin kara samun haduwa kan lamurra na bai daya tsakaninsu. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a fara gudanar da zaman tattaunawa na dukkanin kungiyoyi da kwamitoci na musulmin kasar Spain, da nufin kara samun haduwa kan lamurra na bai daya tsakaninsu. 519541