Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Sama daliban makarantun sakadandare 200 ne suka gudanar da wani taro a birnin Doha na kasar Qatar domin nuna cikakken goyon bayansu ga batun yankin Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa Sama daliban makarantun sakadandare 200 ne suka gudanar da wani taro a birnin Doha na kasar Qatar domin nuna cikakken goyon bayansu ga batun yankin Gaza. 524765