IQNA

Musulmin India Sun Allawadai da Gida Katanga Kan Iyakokin Gaza

10:18 - January 21, 2010
Lambar Labari: 1875871
Bangaren siyasa da zamantakewa; Musulmin kasar India na yin Allah wadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi dokin taimaka wa Isra'ila wajen ci gaba da killace al'ummar musulmi da ke Gaza.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Musulmin kasar India na yin Allah wadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi dokin taimaka wa Isra'ila wajen ci gaba da killace al'ummar musulmi da ke Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa Musulmin kasar India na yin Allah wadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi dokin taimaka wa Isra'ila wajen ci gaba da killace al'ummar musulmi da ke Gaza. 526556
captcha