IQNA

Kwamitin Musulmi Da Kirista A Palastinu Ya Ja Kunnen Isra'ila

22:51 - March 02, 2010
Lambar Labari: 1893193
Bangaren kasa da kasa; Kwamitin hadin gwiwa na mabiya addinin Musulunci da kiristanci a palastinu ya ja kunnen Isra'ila dangane da ayyukan tsokanar da take birnin qods mai alfarma.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa Kwamitin hadin gwiwa na mabiya addinin Musulunci da kiristanci a palastinu ya ja kunnen Isra'ila dangane da ayyukan tsokanar da take birnin qods mai alfarma. Bayanin ya ci gaba da cewa Kwamitin hadin gwiwa na mabiya addinin Musulunci da kiristanci a palastinu ya ja kunnen Isra'ila dangane da ayyukan tsokanar da take birnin qods mai alfarma. 546066





captcha