Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, babban jami'in cibiyar kula da harkokin al'du da ilmi ta kasar Iran a reshenta dake kasar Iraki ya bayyana cewa; duniya na matukar bukatar sanin hakikanin koyarwa irin ta addinin musulunci domin sanin matsayin musulunci da mahangarsa a kan dukkanin lamurra. Bayanin ya ci gaba da cewa duniya na matukar bukatar sanin hakikanin koyarwa irin ta addinin musulunci domin sanin matsayin musulunci da mahangarsa a kan dukkanin lamurra.550058