Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, Za a fara gudanar da wani zaman taro kan harkokin banki da kasuwanci da sauran harkokin tattalin arziki a mahangar addinin Musulunci a Malazia, wanda za a gudanar a birnin Kualalampour fadar mulkin kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa za a fara gudanar da wani zaman taro kan harkokin banki da kasuwanci da sauran harkokin tattalin arziki a mahangar addinin Musulunci a Malazia, wanda za a gudanar a birnin Kualalampour fadar mulkin kasar. 553172