Bangaren kasa da kasa; Asalin kafa kungiyar hadin kan kasashen musulmi da ta hadinkan kasashen larabawa shi ne goyan bayan lamarin Palsdini amma wadannan kungiyoyi biyu na kasa da kasa sun kasa kawo karshen wuce gonad a irin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila da gina matsugunnan yahudawa yan share guri zauna da mamaye masallacin Kudus mai tsarki ya haddasa kungiyoyin biyu martabarsu ta zube kasa warwas.
Abas Al-isawi wani mai sharhi kan harkokin siyasa kuma shugaban tasahar AFurat da ke watsa shirye-shiryenta ta hanyar tauraren dan adam daga kasar Iraki a wata tattaunawa day a yi da cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ya bayyana cewa; Asalin kafa kungiyar hadin kan kasashen musulmi da ta hadinkan kasashen larabawa shi ne goyan bayan lamarin Palsdini amma wadannan kungiyoyi biyu na kasa da kasa sun kasa kawo karshen wuce gonad a irin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila da gina matsugunnan yahudawa yan share guri zauna da mamaye masallacin Kudus mai tsarki ya haddasa kungiyoyin biyu martabarsu ta zube kasa warwas. Kuma matukar bas u komo kan hanya ta asalin kafa su to lamarinsu zai kara muni a nan gaba.
558072