Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga birnin Qum ta watsa rahoton cewa; Said Sa'id Rahimi mai karatun kur'ani dan iran daga birnin Qum wanda ya yi ziyarci kasar ta Madagaskar a lokacin Maulidin Ma'aikin Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da alayan gidansa kuma musulmi yan sunna da Shi'a sun gamsu da salon karatunsa. Shi dai Said Sa'id yana daga cikin shahararrunmakaranta kur'ani a birnin Qum da ma a fadin kasar Iran.
558449