Bangaren kasa da kasa; Yanci da karfafawa Iyali,dukan wani yanci da walwala da karfin da iyalai ked a shi ya fuskanci matsala saboda yadda kafafen watsa labarai na yammacin Turai ke yin ca a kansu da raunana su , amma duk da haka kungiyoyi masu kare hakin iyalai da yancinsu sun yi kira da a dauki matakin kawao karshen wannan matsala.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna ta watsa rahoton cewa:
Yanci da karfafawa Iyali,dukan wani yanci da walwala da karfin da iyalai ked a shi ya fuskanci matsala saboda yadda kafafen watsa labarai na yammacin Turai ke yin ca a kansu da raunana su , amma duk da haka kungiyoyi masu kare hakin iyalai da yancinsu sun yi kira da a dauki matakin kawao karshen wannan matsala. Kan wannan lamari ne masana mata musulmi a ranar sha biyar ga watan Ordebehesh na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara za su gudanar da taro a tsakaninsu a zoren hukumar kula da al'adu da dangantaka ta Musulunci.
568066