Bangaren al'adu da fasaha; an watsa matanin sakon Hadarat Ayatullahi Khamna'I jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran da ya yin a yin Allah wadai da harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai wa masu kai agaji kungiyoyin fararen hula masu kokarin Intar da yankin zirin gaza daga killacewar da aka yi masa.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga reshenta da ke hukumar da ke kula da yada al'adun Iran a ketare da kara kusanci a tsakanin kasashen musulmi da musulmi a duniya ta watsa rahoton cewa; an watsa matanin sakon Hadarat Ayatullahi Khamna'I jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran da ya yin a yin Allah wadai da harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai wa masu kai agaji kungiyoyin fararen hula masu kokarin Intar da yankin zirin gaza daga killacewar da aka yi masa. Kuma a ranar ashirin da bakwai ga watan khurdad ne aka watsa a cikin wannan jaridar.
600057