IQNA

Za A Bude Ajin Koyar Da Kur'ani A Beljuim

14:37 - August 07, 2010
Lambar Labari: 1968449
Bangaren kasa da kasa; za a kaddamar da ajijuwan koyar da kur'ani a garin Liege na kasar beljuim da cibiyar kula da harkokin addini ta Tauhid ta shirya a ranar laraba ashirin ga watan Murdad na wannan shekara da muke ciki ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya.



Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ne bayan ya nakalto daga markazattawahid.e ya watsa rahoton cewa;
za a kaddamar da ajijuwan koyar da kur'ani a garin Liege na kasar beljuim da cibiyar kula da harkokin addini ta Tauhid ta shirya a ranar laraba ashirin ga watan Murdad na wannan shekara da muke ciki ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya. Wadannan ajijuwan za a kaddamar da sun e a daidai lokacin fara azumin watan ramadana a wannan kasa a yankuna da daman a garin da hakan zai bawa musulmi damar koyan karatun kur'ani a cikin wannan wata mai girma.

627455

captcha