Bangaren kasa da kasa; a karo na uku za a gudanar da taron kasa da kasa na masana zane da aka bawa wannan taro da za a gudanar karkashin daukan bakuncin jami'ar Musulunci ta Gaza sunan tajruba da hanyoyin ajiya da bada kariya da za a gudanar a rane shida da bakwai ga watan Urdebeheshet na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya .
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan ya nakalto daga majiyar jami'ar ya watsa rahoton cewa; a karo na uku za a gudanar da taron kasa da kasa na masana zane da aka bawa wannan taro da za a gudanar karkashin daukan bakuncin jami'ar Musulunci ta Gaza sunan tajruba da hanyoyin ajiya da bada kariya da za a gudanar a rane shida da bakwai ga watan Urdebeheshet na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya .Guidanar da irin wannan taro na kasa da kasa da kuma muhimmancinsa nada matukar alfano da kuma isar da sako musammam idan aka yi la'akari da gurin da za a gudanar da kuma yanayin da za a gudanar.
702935