Bangaren kasa da kasa, Wani kwamitin shirya tarukan addinin muslunci a kasar Birtaniya zai jagoranci shirya gudanar da wani zaman taro da kuma baje koli kan rubuce-rubucen da aka kan kyawawan dabi'un manzon Allah (SAW) wanda za a gudanar a birnin London fadar mulkin kasar Birtaniya.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na alkausar cewa, wani kwamitin shirya tarukan addinin muslunci a kasar Birtaniya zai jagoranci shirya gudanar da wani zaman taro da kuma baje koli kan rubuce-rubucen da aka kan kyawawan dabi'un manzon Allah (SAW) wanda za a gudanar a birnin London fadar mulkin kasar.
Daya daga cikin muhimman ayyukan wannan kwamiti shi ne gudanar da shirye-shirye na kare addinin Musulunci daga batuncin makiya da kuma masu fatan ganin sun bata surar Musulunci a idon duniya, wannan taro na daga cikin irin ayyukansa na shekara-shekara.
Kwamitin shirya tarukan addinin muslunci a kasar Birtaniya zai jagoranci shirya gudanar da wani zaman taro da kuma baje koli kan rubuce-rubucen da aka kan kyawawan dabi'un manzon Allah (SAW) wanda za a gudanar a birnin London fadar mulkin kasar Birtaniya.
747617