IQNA

Komitin Malaman Yan Shi'ar Afganistan Suna Goyan Bayan Tashin Al'ummar Yankin

19:45 - March 29, 2011
Lambar Labari: 2098875
Bangaren siyasa da zamantakewa:komitin malaman shi'a a kasar Afganistan sun fitar da wani bayani da a cikinsa suke bayani kan canji da sauyesauyen baya bayan nan da al'ummar yankin gabas ta tsakiya suka fara kan azzaluman gwamnatocinsu.




Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ya watsa rahoton cewa; komitin malaman shi'a a kasar Afganistan sun fitar da wani bayani da a cikinsa suke bayani kan canji da sauyesauyen baya bayan nan da al'ummar yankin gabas ta tsakiya suka fara kan azzaluman gwamnatocinsu. komitin malaman shi'a a kasar Afganistan sun fitar da wani bayani da a cikinsa suke bayani kan canji da sauyesauyen baya bayan nan da al'ummar yankin gabas ta tsakiya suka fara kan azzaluman gwamnatocinsu.Sun yi Allah wadai da yadda a ke ci gaba da nuna wariya da halin ko in kula kan matsalolin al'ummomin kasashen yankin gabas ta tsakiya musamman a kasashen Bahrain,Jodan da Yaman kuma sun yi kira a cikin bayanin da suka gabatar kan hadin kai da ci gaba da gwagwarmaya.


766664
captcha