IQNA

Wanda Ya Kai Hairi Kan Masallacin Mantabir Na Faransa An Kama Shi

15:49 - December 08, 2011
Lambar Labari: 2235198
Bangaren kasa da kasa; daya daga cikin mambobin kungiyar nuna wariya da banbancin launin fata da addini mai suna Farariyan da a ranar sha tara ga watan aban na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya ya kai wa masallacin garin Mantbeliard hari da cinna masa wuta an kama shi a ranar sha biyar ga watan azar na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya .


Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa: daya daga cikin mambobin kungiyar nuna wariya da banbancin launin fata da addini mai suna Farariyan da a ranar sha tara ga watan aban na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya ya kai wa masallacin garin Mantbeliard hari da cinna masa wuta an kama shi a ranar sha biyar ga watan azar na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya .Wannan mutun mai suna safir Niyuz dan shekaru talatin da uku a duniya dan asalin kasar Masar an kama shi ne a daidai lokacin da yake kokarin cinnawa wani gurin addini da ake cikin ginawa wuta kuma a halin yanzu yan sanda na ci gaba da gudanar da bincike kan wannan lamari
.
911408

captcha