IQNA

Taro Kan barazanar Ayyukan Ta’addanci A Cikin Kasashen Musulmi

20:45 - June 08, 2012
Lambar Labari: 2342133
Bangaren siyasa da zamantakewa, malamn addinin mulunci a kasar pakistan sun gudanar da wani zaman tattaunawa da yin bahasi kan ta’addanci da kuma m,atsayinsa acikin addinin musulunci da yadda ya kamata a dauki matakan taka birki ga masu ayyukan ta’addanci da sunan addinin muslunci.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa ya naklato daga shafin sadarwa na yanar gizo na gabacin nahiyar Asia cewa wasu malamn addinin mulunci a kasar pakistan sun gudanar da wani zaman tattaunawa da yin bahasi kan ta’addanci da kuma m,atsayinsa acikin addinin musulunci da yadda ya kamata a dauki matakan taka birki ga masu ayyukan ta’addanci da sunan addinin muslunci a cikin kasashen musulmi da ma wadanda ba na musulmi ba.
Cibiyoyin addinin muslunci a kasar faransa sun amince da fara tarjama hudubobin juma’a da ake gudanarwa a masallatai a fadin kasar a cikin harshen ishara na kurame domin su zama cikin masaniya kan abin da mai huduba yake yin magana a kansa a dukkanin bangarori.
Masu tsananin kiyayya da addinin muslunci a kasar suna ta kara tsananta kai hare-hare a kan masallatai da cibiyoyin addinin muslunci da ke kasar a mwani mataki na tsokana wanda suka rika dauka a lokutan baya inda har sukan kai hari kan kabrukan musulmi wqanda hakan ya samo asali daga mulkin da ya gabata.
A wani labarin kuma an bayyana cewa wannan jam’iya tan ada manufofi na siyasa da suka yi daidai da mahnarta, ta yadda take son saka addini ya zama shi ne ma’anu a cikin dukaknin lamurranta na siyasa, haka nan kuma idan ta samu karbuwa a wajen al’ummar kasar tana sa ran za ta kawo gagarumin canji.
Masallatai da cibiyoyin addinin muslunci a kasar faransa sun amince da fara tarjama hudubobin juma’a da ake gudanarwa a masallatai a fadin kasar a cikin harshen ishara na kurame domin su zama cikin masaniya kan abin da mai huduba yake fada.
1023612


captcha