Kamfanin dilalncin labaran iqna ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na tashar talabijin ta Al’alam cewa, a lokacin da masallat suke tafiya zuwa masallaci a birninsan’a fadar mulkin kasar wani dan ta’adda ya tayar da bam a cikin masallacin safiyah da ke birnin.
Bisa ga wannan rahoto akalla mutane 10 nes uka yi shahda sakamakon hakan, yayin da wasu da dama kuma suka samu raunuka.
A daidai lokacin da abin ya faru jami’an tsaro sun samu wata mota da aka shakare da bm a kusa da masallacin na safiyya da ek shirin tarwatsa ta amma an asam damar lalata kayar da suke fashewa a cikinta.
An bayyana cewa daga bisani za a bayar da cikakken bayani dangane da hakikanin abin da ya faru.
3366952