Kamfanin
dillancin labaran iqna ya habarta cewa ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar
gizo na Jaridar Daily Trust cewa, Abdulhakim ya bayyana masallaci a mtsayin
wurin ayyukan al’ad da siasa da zamantakewa, ba wurin ibada ba kawai.
Ya ci gaba da cewa hakika masllaci wuri ne da mutane da dama suka dauka cewa ya kebantu da salla ne kawai, alhali wuri ne wanda ake gudanar da harkokin koyar da ilimi da karfafa ruhi da warware battuwa na zamantakewa da siyasa ta muslmi.
Haka nan kuma nan cibiya ta taruwa muuslmia kowane lokaci domin jin abin da ya rataya a kansu a fuskar koyarwar addini, amma a cewarsa wasu suna gina gidaje manya, amma bas u kula da gina masallatai yadda ya kamata, ko kuma ba su yi ma sam.
Ya jadda cewa wajibi ne da ya rataya kan musulmi baki daya da su raya sha’anin masallatai da gina su da kuma kula da su.