Taron Risalat Allah a Tehran
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, an gudanar da taron kasa da kasa mai taken “Risalat Allah” (Sakon Allah) wanda kungiyar al’adun muslunci ta ICRO a tsangayar ilimin tauhidi ta jami’ar Tehran ta shirya.
copied
https://iqna.ir/F0Ee1K