IQNA

Kafar yada labarai ta KHAMENEI.IR ta tweet game da mallakar al'ummar Palastinu na wannan kasa baki daya

16:09 - February 07, 2025
Lambar Labari: 3492700
IQNA - Sabon sakon da kafar yada labarai ta KHAMENEI.IR ta fitar a shafinsa na twitter ya tunatar da al'ummar Palasdinu cewa mallakar dukkanin kasar Falasdinu tun daga kogi har zuwa teku.

Kafafen yada labaran KHAMENEI.IR a shafukan sada zumunta sun buga jumla daga Jagoran juyin juya halin Musulunci a cikin harsuna daban-daban dangane da mallakar al'ummar Palastinu ga daukacin kasar Falasdinu, abin da ke kunshe da shi kamar haka.

Ayatullah Khamenei: Dukkan Palastinu tun daga kogi har zuwa teku na al'ummar Palastinu ne.

 

 

4264462

 

 

captcha