Tehran (IQNA) Sojin Isra’ila sun kai samame a yankunan Falastinawa da ke gabar yammacin kogin Jordan a jiya Laraba.
Lambar Labari: 3488002 Ranar Watsawa : 2022/10/13
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar 'yan ta'addan takfiriyya ta Daesh (ISIS) ta sanar da cewa ita ce ke da alhakin kaddamar da wani hari a kan wani wurin Tsaro a cikin gundumar Qasim a kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3482835 Ranar Watsawa : 2018/07/13
Bangaren kasa da kasa, wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun sace wani alkali musulmi a cikin jahar Niger da ke tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3482273 Ranar Watsawa : 2018/01/06
angaren kasa da kasa, An bude wutar bindiga a kan wasu indiyawa guda biyu a cikin jahar Texas da ke kasar Amurka bisa zargin cewa su mabiya addinin muslunci ne.
Lambar Labari: 3481275 Ranar Watsawa : 2017/03/01