Tehran (IQNA) A ranar 20 ga watan Mayu ne za a gudanar da zagaye na biyu na tattaunawa kan al'adu tsakanin Iran da Afirka ta Kudu a birnin Tehran, inda za a yi nazari kan alakar addini da al'adu.
Lambar Labari: 3489155 Ranar Watsawa : 2023/05/17
Tehran (IQNA) A daren jiya ne shugaba Erdoğan ya kawo karshen yakin neman zabensa da karatun kur’ani mai tsarki da kuma gabatar da addu’o’i a masallacin Hagia Sophia da ke Istanbul.
Lambar Labari: 3489144 Ranar Watsawa : 2023/05/15
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da zaman tattaunawar addinai na kasa da kasa a birnin Hamra na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481498 Ranar Watsawa : 2017/05/09