Kabul (IQNA) Jami'an Taliban sun bude wani masallaci a Kabul da wani gine-gine irin na Kubbatu Sakhra a birnin Kudus.
Lambar Labari: 3490058 Ranar Watsawa : 2023/10/29
Tehran (IQNA) Dubban Falasdinawa ne suka je masallacin Al-Aqsa da ke birnin Kudus domin gabatar da sallar Juma'a.
Lambar Labari: 3489205 Ranar Watsawa : 2023/05/26
Tehran (IQNA) Gangamin mai taken "Za mu yi buda baki a Kudus" ya samu karbuwa daga masu amfani da wayar salula a kasashe daban-daban. Manufar wannan gangamin dai ita ce nuna adawa da laifukan da yahudawan sahyuniya suka aikata a masallacin Al-Aqsa da kuma goyon bayan al'ummar Palastinu.
Lambar Labari: 3488986 Ranar Watsawa : 2023/04/16
Tehran (IQNA) Kakakin Firayim Ministan Burtaniya ya sanar da cewa sabuwar gwamnatin ba ta da wani shiri na mayar da ofishin jakadancin Burtaniya zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3488119 Ranar Watsawa : 2022/11/03
Tehran (IQNA) Firaministan Birtaniya Liz Truss ta shaidawa takwaranta na Isra'ila Yair Lapid cewa tana nazarin matakin mayar da ofishin jakadancin kasarta daga Tel Aviv zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3487894 Ranar Watsawa : 2022/09/22
Tehran (IQNA) a ci gaba da keta alfarmar masallacin Quds da yahudawa ke yi, a yau ma sun sake kaddamar da wani farmakin a kan wannan masallaci.
Lambar Labari: 3487200 Ranar Watsawa : 2022/04/21
Bangaren kasa da kasa, Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun mamaye birnin Kudus domin hana palasdinawa Isa masallacin kudus .
Lambar Labari: 3481722 Ranar Watsawa : 2017/07/21