iqna

IQNA

Bangaren kur’ani, za a gudanar da gasar kur’ani mai tsarki ta duniya ta daliban jami’a karo na 6 wadda za a gudanar a jami’ar Radhawi da ke birnin Mashhad na kasar Iran.
Lambar Labari: 3482608    Ranar Watsawa : 2018/04/27

Bangaren kasa da kasa, jami'ar Marmara ta kasar Turkiya na shirin gina wata bababr cibiyar bincike kan ilmomin addinin musulunci a birnin Strasbourg na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3482607    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani baje kolin nuna fasahar marubutan kur'ani na kasar a Kasar Girka.
Lambar Labari: 3482606    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana riko da alkur'ani mai tsarki a matsayin babban makamin rinjaye a kan makiya da kuma samun ci gaba a dukkanin bangarori na rayuwa da kuma samun yardar Allah da kuma rabauta a lahira.
Lambar Labari: 3482605    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren kasa da kasa, a ganawar da aka yi da Iyai Mowati da shuban karamin ofishin jakadancin Iran a Zimbabwe an tattauna batun bude cibiyar bincike ta musulunci.
Lambar Labari: 3482604    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, Khalid Umran babban sakataren cibiyar darul fatawa ta kasar Masar, ya bayyana kiran da wasu Faransawa 300 suka yin a a cire wasu ayoyin kur’ani da cewa aiki ne na shaidanci.
Lambar Labari: 3482603    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, Ali Idris Abdulsalam dan shekaru 35 wani mai larurar gani ne dan Najeriya, wanda ya iya karatun kur’ani tare da hardace shi cikin shekara daya, wanda kuma yake halartar gasar kur'ani ta duniya yanzu haka a Tehran.
Lambar Labari: 3482602    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan masarautar kama karya ta Bharain sun kame Hajj Hassan Khamis Nu'aimi.
Lambar Labari: 3482601    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, Iyas said wani mahardacin kur'ani mai tsarki daga kasar Zimbabwe da ke halartar gasar kur'ani ya bayyana kur'ani a matsayin tushen dauaka.
Lambar Labari: 3482599    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine sun cewa, Falastinawa da dama suka jikkata sakamakon auka musu da sojojin yahudawan Isra’ila suka yi a yankin Abu Dis da ke gabashin Quds.
Lambar Labari: 3482598    Ranar Watsawa : 2018/04/23

Bangaren kasa da kasa, Tawagogi biyu daga kasashen Ghana da Zimbawe na halartar gasar kur’ani ta duniya karo na 35 a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3482597    Ranar Watsawa : 2018/04/23

Bangaren kasa da kasa, Ibrahim Bah mahardacin kur’ani ne dan kasar Guinea wanda ya bayyana cewa akwai karancin darussan kur’ani a jami’ion kasar.
Lambar Labari: 3482596    Ranar Watsawa : 2018/04/23

Bangaren kasa da kasakungiyar 'yan ta'addan daesh ta dauki alhakin harin ta'addancin da aka kai yau a Kabul.
Lambar Labari: 3482595    Ranar Watsawa : 2018/04/22

Bangaren kasa da kasa, ministan yakin haramtacciyar kasar Isra'ial ya ce ba yarda a shigar da gawar Fadi Batash a cikin Gaza ba.
Lambar Labari: 3482593    Ranar Watsawa : 2018/04/22

Bangaren kasa da kasa, Shugaban jam’iyyar Labour a kasar Birtaniya ya jinjinawa majalisar musulmin kasar kan kokarinta na samar da fahimtar juna.
Lambar Labari: 3482592    Ranar Watsawa : 2018/04/22

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga Palastinu sun ce akalla Palastinawa 4 aka tabbatar da cewa sun yi shahada a yankin Zirin Gaza sakamakon harbinsu da harsasan bindiga sojojin yahudawan Isra'ila suka yi.
Lambar Labari: 3482590    Ranar Watsawa : 2018/04/20

Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara gudanar da wani shirin bayar da horo kan kur'ani mai tsarki a kasar Senegal a birnin Dakar fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3482589    Ranar Watsawa : 2018/04/20

Bangaren siyasa, Wanda ya jagoranci sallar Juma'a a Tehran ya bayyana cewa, harin da Amurka ta jagoranci wasu suka kaddamar a kan Syria, wata babbar alama ce kan yadda Amurka take yin watsi da dokokin kasa da kasa, tare da yin gaban kanta wajen aiwatar da siyasarta ta ina da yaki a duniya.
Lambar Labari: 3482588    Ranar Watsawa : 2018/04/20

Bangaren gasar kur’ani, A yau Alhamis ne ake bude taron babbar gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta duniya a birnin Tehran fadar mulkin jamhuriyar musulunci ta Iran.
Lambar Labari: 3482587    Ranar Watsawa : 2018/04/19

Bangaren kasa da kasa, cibiyar hubbaren Abbas ta girmama mata da suka nuna kwazo a bangaren ayyukan kur’ani mai tsarki a kasar.
Lambar Labari: 3482586    Ranar Watsawa : 2018/04/19