Bangaren kasa da kasa, soojojin yahudawan Isra’ila sun harbe wani bafalastine har lahira a kusa da iyakokin Gaza da yankunan palastinawa da Isra’ila ta mamaye, a ci gaba da murkushe yunkurin falastinawa na nuna rashin amincewa da mamaye musu kasa.
Lambar Labari: 3482563 Ranar Watsawa : 2018/04/13
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatun kur'ani mai tsarki ta duniya wadda ta kebanci daliban jami'a a yankin karabuk na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3482562 Ranar Watsawa : 2018/04/12
Bangaren kasa da kasa, dakarun saman kasar yemen sun kai hari da makamai masu Linzami a filin sauka da tashi na jiragen Abha na da kuma cibiyar Man fetir na Aramko dake kasar Saudiya.
Lambar Labari: 3482561 Ranar Watsawa : 2018/04/11
Bangaren kasa da kasa, a yau Jiragen yaki na kawancan da Amurka take jagoranta sun yi shawagi a kan iyakar Iraki da Syria.
Lambar Labari: 3482560 Ranar Watsawa : 2018/04/11
Bangaren kasa da kasa, Muhaammad Mahdi Haqgoyan makarancin kur’ani mai tsarki yi karatun kur’ani mai tsarki a cibiyar Imam Ali (AS) da kasar Sweden.
Lambar Labari: 3482559 Ranar Watsawa : 2018/04/11
Bangaren kasa da kasa, Babbar mai shigar da kara a gaban kotun hukunta manyan laifuka ta duniya Fatou Bensouda, ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan kiyashin da aka yi wa 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482558 Ranar Watsawa : 2018/04/10
Bangaren kasa da kasa, cibiyar Ibrahimi wata cibiya ce da take bayar da gudunmawa wajen horar da yara kan tarbiya ta kur'ani wadda aka samar tun 2009.
Lambar Labari: 3482557 Ranar Watsawa : 2018/04/10
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani shiri nahorar da ladanai masu kiran salla a kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3482556 Ranar Watsawa : 2018/04/10
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila na shirin mayar da masallacin tarihi na Zahir Uma Zaidani da ke garin Tabriyya na Palastinu zuwa wani wurin kasuwanci.
Lambar Labari: 3482555 Ranar Watsawa : 2018/04/09
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun harbe Sheikh Salama kasiri wani babban malmin addini a garin Siun na Hadra Maut a Yemen.
Lambar Labari: 3482554 Ranar Watsawa : 2018/04/09
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani mai tsarki da sunnar manzo a kasar hadaddiyar daular larabawa a garin Sharjah tare da halartar mahardata 391.
Lambar Labari: 3482553 Ranar Watsawa : 2018/04/09
Bangaren siyasa, jagoran juyin juya halin musulinci na kasar Iran ya bayyana cewa dalilin da ya sanya makiya ke kara matsin lamba kan kasar, saboda tsoratar da suka yi na karfin da kasar tayi.
Lambar Labari: 3482552 Ranar Watsawa : 2018/04/08
Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga kasar Syria sun ambato cewa, kimanin mutane 6 suka rasa rayukansu a jiya, biyo bayan harba makaman roka da 'yan ta'adda na kungiyar Jaish Islam suka yi daga unguwar Doma da ke gabashin Ghouta zuwa birnin Damascus.
Lambar Labari: 3482551 Ranar Watsawa : 2018/04/08
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron bikin yaye dalibai na jami'ar musulunci ta Umma a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3482550 Ranar Watsawa : 2018/04/08
Bangaren kasa da kasa, kakain ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana zargin da Amurka ta yi wa dakarun Syria da kai hari da makamai masu guba a Doma da cewa ba Magana ce ta hankali ba.
Lambar Labari: 3482549 Ranar Watsawa : 2018/04/08
Bangaren kasa da kasa, Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama 13 ne suka bukaci mahukuntan kasar Bahrain da su hanzarta sakin dukkanin fursunonin siyasa da ake tsare da su a kasar.
Lambar Labari: 3482548 Ranar Watsawa : 2018/04/07
Bangaren kasa da kasa, fitaccen malami mai wa'azi a kasar Tunisia Bashir Bin Hassan ya caccaki yariman saudiyya Muhammad Bin salamn sakakon kalaman da ya yi na amincewa da daular Isra'ila.
Lambar Labari: 3482546 Ranar Watsawa : 2018/04/06
Bahram Qasemi:
Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa, a hankoron da yahudawa da makiya muslucni suke yi na neman kawo fitina da rarraba a tsakanin musulmi a halin yanzu sun samu wadanda suke bukata domin yi musu wannan aiki.
Lambar Labari: 3482544 Ranar Watsawa : 2018/04/06
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastinu na cewa daga ranar Talata zuwa jiya Laraba yaudawa fiye da dubu 40 ne suka kutsa kai a cikin wurare masu tsarki na musulmi a garin Khalil da ke Palastine.
Lambar Labari: 3482543 Ranar Watsawa : 2018/04/05
Bangaren kasa da kasa, gwamnan lardin Minya a kasar Masar ya girmama yarinyar da ta zo ta hudu a gasar kur’ani ta duniya da aka gudanar a Masar.
Lambar Labari: 3482542 Ranar Watsawa : 2018/04/05