iqna

IQNA

Tehran (IQNA) sakamakon barazanar da Trump ya yi kan cewa ya bayar da umarni da a tarwatsa jiragen ruwa idan sun kusanci jiragen ruwan Amurka, Iran ta kirayi jakadan Switzerland a Tehran.
Lambar Labari: 3484738    Ranar Watsawa : 2020/04/23

Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Omar ta bayyana takunkumin da gwamnatin Amurka take ci gaba da kakaba wa Iran da cewa zalunci ne.
Lambar Labari: 3484644    Ranar Watsawa : 2020/03/21

Tehran - (IQNA) shugaban kasar Iran ya bayyana cewa Amurka tana barazana da takunkumi amma kuma sau da yawa ya kan zama dama ga kasashe domin dogara da kansu.
Lambar Labari: 3484551    Ranar Watsawa : 2020/02/23

Kungiyar kasashen larabawa taki amincewa da abin da ake ira da yarjejeniyar karni kan Falastinu da Trump ya gabatar.
Lambar Labari: 3484476    Ranar Watsawa : 2020/02/02

Bangaren siyasa, Ayatollah Khamenei ya bayyana harin mayar da martani da Iran ta mayar wa Amurka ya zubar da haibar Amurka a duniya.
Lambar Labari: 3484422    Ranar Watsawa : 2020/01/17

Kwamitin kwararru kan siyasar Sudan ya zargi shugaban majasar zartarwar kasar da sharara karya.
Lambar Labari: 3484270    Ranar Watsawa : 2019/11/24

Bagaren kasa da kasa, dubban falastinawa sun gudanar ad gangami kamar yadda suka saba yia  kowace a Gaza.
Lambar Labari: 3484119    Ranar Watsawa : 2019/10/04

Rundunar 'yan sandan Sri Lanka ta bayyana cewa, an kama mutane 13 dangane da jerin hare haren bama-baman da aka kai a kasar, a jiya Lahadi.
Lambar Labari: 3483570    Ranar Watsawa : 2019/04/22

Firayi ministan kasar Malaysia ya bayyana cewa tattaunawa da Trump abu ne mai matukar wahala domin a cikin sa’oi 24 zai iya canja ra’ayinsa.
Lambar Labari: 3482891    Ranar Watsawa : 2018/08/14

Bangaren kasa da kasa, Timothi Waniyuni wani dan majalisar dokokin kasar Kenya ne kuma kirista, wanda ya halarci taron bude wani babban masallaci na musu tare da nuna kaunarsa ga musulmi.
Lambar Labari: 3482698    Ranar Watsawa : 2018/05/27

Bangaren kasa da kasa, kasashen duniya da dama da suka hada da Iran, Rasha, Turkiya, Morocco, Iraki Jordan da sauransu, sun yi Allawadai da bude ofishin jakadancin Amurka a Quds.
Lambar Labari: 3482657    Ranar Watsawa : 2018/05/14