Tehran (IQNA) kamar kullum hankoron masarautar Al Saud dai shi ne ta aiwatar da abin da zai faranta ran mahukuntan Amurka, wannan karon tana aiwatar da hakan ne ta hanyar matsin lamba a kan Lebanon.
Lambar Labari: 3486575 Ranar Watsawa : 2021/11/18
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da yadda yahudawa suke gallaza wa Falastinawa.
Lambar Labari: 3486541 Ranar Watsawa : 2021/11/11
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin musulinci na Iran ya bukaci hukumomin Afghanistan da su hukunta wadanda ke da hannu a harin ta’addancin Kunduz.
Lambar Labari: 3486408 Ranar Watsawa : 2021/10/10
Tehran (IQNA) Fathi Nurain dan wasan kasar Aljeriya ne a bangaren wasannain Judo wanda yaki amincewa ya yi wasa da bayahuden Isra'ila.
Lambar Labari: 3486131 Ranar Watsawa : 2021/07/23
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya nashirin kaddamar da samame a kan masallacin quds mai alfarma da sunan raya idin Haikal Mauhum na yahudawa.
Lambar Labari: 3485772 Ranar Watsawa : 2021/03/30
Tehran (IQNA) an gabatar da karatu daga makarantan da suka kai mataki na karshe a gasar kur'ani ta duniya da ake gudanarwa a Iran.
Lambar Labari: 3485734 Ranar Watsawa : 2021/03/10
Tehran (IQNA) Alkalan kotun hukunta manyan laifuka ta duniya sun amince da batun gudanar da bincike kan laifukan da ake zargin Isra’ila ta aikata a kan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485623 Ranar Watsawa : 2021/02/06
Tehran (IQNA) makaranta kur’ani mai tsarki 120 ne suke halartar gasar kur’ani ta duniya a Iran ta hanyar yanar gizo.
Lambar Labari: 3485571 Ranar Watsawa : 2021/01/20
Tehran (IQNA) an dakatar da gudanar da sallar Juma'a har tsawon makonni uku masu zuwa saboda yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3485190 Ranar Watsawa : 2020/09/16
Tehran (IQNA) wasu fitattun mata a duniya su 40 sun yi watsi da shirin Isra'ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484944 Ranar Watsawa : 2020/07/02
Tehran (IQNA) Hukumomin Saudiyya sun sanar da cewa, ‘yan kasar da kuma sauran kasashen ketare da suke cikin kasar ne za su gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3484922 Ranar Watsawa : 2020/06/23
Tehran (IQNA) gwamnatin Isra’ila ta kara tsawaita dokar hana babban limamamin masallacin Quds shiga cikin masallacin daga nan har zuwa watanni hudu.
Lambar Labari: 3484861 Ranar Watsawa : 2020/06/04
Tehran (IQNA) masu adawa da muslunci a kasar Faransa sun yi rubutu na barazanar kisan musulmi a kan bangayen masallaci a Cholet.
Lambar Labari: 3484822 Ranar Watsawa : 2020/05/21
Tehran (IQNA) Dakarun da ke biyayya Khalifa Haftar a kasar Libya sun sanar da tsagaita wuta a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 3484819 Ranar Watsawa : 2020/05/20
Tehran (IQNA) kwamitin kula da harkokin masallacin Quds ya sanar da cewa za a bude masallacin bayan karamar salla.
Lambar Labari: 3484813 Ranar Watsawa : 2020/05/19
Bangaren kasa da kasa, babban malamin Azhar ya yi kira zuwa karfafa tattaunawa tsakanin mabiya addinan musulunci da kiristanci.
Lambar Labari: 3484143 Ranar Watsawa : 2019/10/11
Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan mataki n da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.
Lambar Labari: 3483407 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Bangaren kasa da kasa, 'yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Umar ta ce Donald Trump ya tabbatarwa duniya cewa shi haja ce ta sayarwa.
Lambar Labari: 3483143 Ranar Watsawa : 2018/11/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar kur’ani da kiran salla a kasar Ghana wadda mutane 36 suka kara.
Lambar Labari: 3482634 Ranar Watsawa : 2018/05/05
Bangaren kasa da kasa, a yau Jiragen yaki na kawancan da Amurka take jagoranta sun yi shawagi a kan iyakar Iraki da Syria.
Lambar Labari: 3482560 Ranar Watsawa : 2018/04/11