Tehran (IQNA) wasu fitattun mata a duniya su 40 sun yi watsi da shirin Isra'ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484944 Ranar Watsawa : 2020/07/02
Tehran (IQNA) Hukumomin Saudiyya sun sanar da cewa, ‘yan kasar da kuma sauran kasashen ketare da suke cikin kasar ne za su gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3484922 Ranar Watsawa : 2020/06/23
Tehran (IQNA) gwamnatin Isra’ila ta kara tsawaita dokar hana babban limamamin masallacin Quds shiga cikin masallacin daga nan har zuwa watanni hudu.
Lambar Labari: 3484861 Ranar Watsawa : 2020/06/04
Tehran (IQNA) masu adawa da muslunci a kasar Faransa sun yi rubutu na barazanar kisan musulmi a kan bangayen masallaci a Cholet.
Lambar Labari: 3484822 Ranar Watsawa : 2020/05/21
Tehran (IQNA) Dakarun da ke biyayya Khalifa Haftar a kasar Libya sun sanar da tsagaita wuta a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 3484819 Ranar Watsawa : 2020/05/20
Tehran (IQNA) kwamitin kula da harkokin masallacin Quds ya sanar da cewa za a bude masallacin bayan karamar salla.
Lambar Labari: 3484813 Ranar Watsawa : 2020/05/19
Bangaren kasa da kasa, babban malamin Azhar ya yi kira zuwa karfafa tattaunawa tsakanin mabiya addinan musulunci da kiristanci.
Lambar Labari: 3484143 Ranar Watsawa : 2019/10/11
Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan mataki n da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.
Lambar Labari: 3483407 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Bangaren kasa da kasa, 'yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Umar ta ce Donald Trump ya tabbatarwa duniya cewa shi haja ce ta sayarwa.
Lambar Labari: 3483143 Ranar Watsawa : 2018/11/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar kur’ani da kiran salla a kasar Ghana wadda mutane 36 suka kara.
Lambar Labari: 3482634 Ranar Watsawa : 2018/05/05
Bangaren kasa da kasa, a yau Jiragen yaki na kawancan da Amurka take jagoranta sun yi shawagi a kan iyakar Iraki da Syria.
Lambar Labari: 3482560 Ranar Watsawa : 2018/04/11
Bangaren kasa da kasa, a taron da aka kammala na fada da tsatsauran ra’ayi a mataki da kasa da kasa a Masar, an jaddada wajabcin daukar matakan shar’a kan masu goyon bayan yan ta’adda.
Lambar Labari: 3482438 Ranar Watsawa : 2018/02/28
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani taro na nuna goyon baya ga Quds a kasar Tunisia tare da halartar kungiyoyin farar hula.
Lambar Labari: 3482317 Ranar Watsawa : 2018/01/20
Bangaren kasa da kasa, wani musulmi a birnin Lexington a jahar Kentucky ta Amurka ya yafe wa wani da ya kasha dansabayan an yanke masa hukuncin daurin shekaru 31.
Lambar Labari: 3482091 Ranar Watsawa : 2017/11/11
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar bayar da fatawa a kasar Masar ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da rufe masallatai guda biyar da mahukuntan Italia suka yi.
Lambar Labari: 3480882 Ranar Watsawa : 2016/10/24
Bangaren kasa da kasa, firayi ministan haramtaccyar kasa Isra’ila Ben jamin etanyahu ya bayyana farin cikinsa kan hana musulmin Iran zuwa aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3480785 Ranar Watsawa : 2016/09/16