IQNA - Hukumomin Masar na murkushe daliban kasar Masar saboda goyon bayan da suke baiwa Falasdinawa.
                Lambar Labari: 3492417               Ranar Watsawa            : 2024/12/19
            
                        Sakamakon wani rahoto ya nuna;
        
        IQNA: Wani rahoto ya nuna cewa musulmin da ke zaune a kasar Faransa na tunanin barin kasar saboda yadda ake mu'amala da su.
                Lambar Labari: 3491176               Ranar Watsawa            : 2024/05/19
            
                        
        
        IQNA - Jaridar Le Monde ta kasar Faransa ta nanata a cikin wani rahoto da ta fitar cewa, a karkashin tasirin abubuwan da ke faruwa a yankin Gabas ta Tsakiya, Musulman Faransa ba su ji dadin yadda ake nuna musu  kyama  ba.
                Lambar Labari: 3491010               Ranar Watsawa            : 2024/04/19
            
                        
        
        Wani lauya dan asalin Falasdinu a Amurka ya rubuta cewa: An kara matsin lamba kan musulmin Amurkawa bayan ranar 11 ga watan Satumba, kuma a yanzu da alama yakin Gaza ya sa musulmi suka sake fuskantar  kyama .
                Lambar Labari: 3490051               Ranar Watsawa            : 2023/10/28
            
                        
        
        A cikin wata sanarwa da suka fitar, shugaban kasar Turkiyya da firaministan kasar Malaysia sun bayyana damuwarsu tare da yin Allah wadai da bullar wani sabon salon nuna wariyar launin fata da ke nuna  kyama r baki, wanda ke haifar da  kyama  da  kyama  ga musulmi.
                Lambar Labari: 3489859               Ranar Watsawa            : 2023/09/22
            
                        
        
        Doha (IQNA) Qatar ta sake jaddada matsayinta na cewa tana adawa da duk wani abu na nuna wariya da  kyama  ga musulmi.
                Lambar Labari: 3489465               Ranar Watsawa            : 2023/07/13
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Masu lura da al'amura a Kanada sun yi imanin cewa: Ba wai kawai a kan gane matan musulmi saboda hijabi ko nikabi ba, har ma saboda ra'ayin  kyama r Musulunci. A haƙiƙa, an kai wa matan musulmi hari ne saboda maharan suna tunanin cewa ba su da ƙarfi kuma ba za su taɓa iya kare kansu ba.
                Lambar Labari: 3489183               Ranar Watsawa            : 2023/05/22
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Wata kungiyar masu tsattsauran ra'ayi ta yi wa kur'ani mai tsarki zagi a karo na hudu a cikin wata guda a wani danyen aikin da suka aikata a gaban ofishin jakadancin Turkiyya da ke birnin Copenhagen na kasar Denmark.
                Lambar Labari: 3489060               Ranar Watsawa            : 2023/04/29
            
                        
        
        Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna  kyama  ga wasu mutane da sunan  kyama r corona.
                Lambar Labari: 3484776               Ranar Watsawa            : 2020/05/08
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, a gefen taron makon hadin kan musulmi a gudanar da taron malaman gwagwarmaya.
                Lambar Labari: 3484248               Ranar Watsawa            : 2019/11/17
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da zaman taro na tunawa da musulmin da aka kashe a masallacin garin Quebec na kasar Canada a shekarar da ta gabata a unguwar (St. Catharines).
                Lambar Labari: 3482331               Ranar Watsawa            : 2018/01/24
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, John Scott mai gabatar da shirin fox and friend a tashar fox ya yi batunci da cin zarafi ga muslunci.
                Lambar Labari: 3481418               Ranar Watsawa            : 2017/04/18
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, 'Yan sanda musulmi a kasar Amurka suna kokawa kan yadda ake nuna musu  kyama  tare da yi musu barazana, inda a cikin da ya gabata ma wata 'yar sanda musulma ta fuskanci cin zarafi aNew York, wanda hakan yasa suke butar ganawa da Trump kan lamarin.
                Lambar Labari: 3481030               Ranar Watsawa            : 2016/12/12
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, kungyar kare hakkin bil adama ta kungiyar tarayyar turai ta yi kakkausar suka dangane da nuna kin jinin musulmi.
                Lambar Labari: 3480802               Ranar Watsawa            : 2016/09/23
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, cibiyar Buzusaki da hadin gwaiwa da cibiyar matasa a Girka za su gudanar da taro kan  kyama r musulmi a kasar.
                Lambar Labari: 3480789               Ranar Watsawa            : 2016/09/17