Tehran (IQNA) Fadar Kremilin ta sanar da cewa Vladimir Putin ya gudanar da wata tattaunawa ta wayar tarho tare da shugaban Falastinawa Mahmud Abbas.
Lambar Labari: 3484969 Ranar Watsawa : 2020/07/09
Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi 200 daga kasashe 30 sun nuna goyon bayansu ga Aqsa.
Lambar Labari: 3484858 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta bukaci masarautar Saudiyya da ta saki Falastinawa da take tsare da su ba tare da wani dalili ba.
Lambar Labari: 3484772 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) ‘yan majalisar dokokin Iraki a bangaren Sadr sun nuna goyon bayansu ga nada Kazimi a matsayin firayi ministan kasar.
Lambar Labari: 3484699 Ranar Watsawa : 2020/04/10
Bangaren siyasa, Sayyid Abbas Musawi ya ce harin harin Amurka a Iraki goyon bayan ta’addanci ne.
Lambar Labari: 3484361 Ranar Watsawa : 2019/12/30
Bangaren kasa da kasa, kwamitin zakka a Najeriya yana samar da hanyoyi na ayyukan yi tsakanin matasa.
Lambar Labari: 3484218 Ranar Watsawa : 2019/11/03
Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, daruruwan Amurka ne suka gudanar da jerin gwanon nuna goyon bayan ga al’umma Palastnie mazauna zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482740 Ranar Watsawa : 2018/06/08