iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Isma’il Haniyya ya bayyana cewa, kulla alaka da mahukuntan Sudan suka yi da yahudawan Isra’ila, ba bisa ra’ayin jama’ar kasar suka yi haka ba.
Lambar Labari: 3485305    Ranar Watsawa : 2020/10/25