Fasahar tilawar kur’ani (26)
Hankali da sha'awar masu karatun kur'ani da hanyoyin karatun kur'ani ba su kebanta ga musulmi ba, haka nan ma masoyan sauran addinai su kan yi sha'awar sa idan suka ji sautin karatun kur'ani. Wani lokaci wannan sha'awar ta haifar da gano basira da ƙarfafawa ga girma da ci gaba.
Lambar Labari: 3488624 Ranar Watsawa : 2023/02/07
Hojjatul Islam Abazari a hirarsa da Iqna:
tEHRAN (qna) Mai ba Iran shawara kan al'adu a kasar Iraki ya bayyana cewa, a yayin gudanar da tattakin Arba'in, ana gudanar da da'irar hadin gwiwa na masu karatun kur'ani na Iran da na Iraki, inda ya ce: Wadannan da'irar ayyuka ne masu tasiri na al'adu a ranar Arba'in, kuma a duk shekara suna samun tarba daga mahajjata.
Lambar Labari: 3487753 Ranar Watsawa : 2022/08/27
Tehran (IQNA) A cikin rahotonta na shekara, cibiyar nazarin harkokin tsaron cikin gida ta Isra’ila ta yi ishara da matsayi da tasiri na kungiyar Hizbullah a Labanon inda ta bayyana cewa Hizbullah za ta ci gaba da rike wannan matsayi.
Lambar Labari: 3486870 Ranar Watsawa : 2022/01/26
Tehran (IQNA) kungiyar jihadul Islami ta mayar da martani dangane da kisan da Israi'ila ta yi wa wani matashi bafalastine.
Lambar Labari: 3486020 Ranar Watsawa : 2021/06/17
Tehran (IQNA) jagoran juyin juya halin musulunci na Iran da kuma babban sakataren kungiyar Hizbullah ta Lebanon na daga cikin musulmi mafi tasiri a 2020.
Lambar Labari: 3485781 Ranar Watsawa : 2021/04/04
Tehran (IQNA) Hebah, Nurul Huda da Mustafa ‘yan kasar Syria da suke zaune Aintab da ke Turkiya wadanda suka hardace kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3484985 Ranar Watsawa : 2020/07/14
Kungiyoyi masu tsananin kiyayya da addinin musulunci a kasar Amurka, sun samu taimakon da ya kai dala miliyan 125 a tsakanin shekarun 2014 zuwa 2016.
Lambar Labari: 3483624 Ranar Watsawa : 2019/05/09
Bangare kasa da kasa, Sheikh Usman Nuhu Sharubutu babban limamin kasar Ghana mutum ne mai tasiri na addini da siyasa a kasar.
Lambar Labari: 3482769 Ranar Watsawa : 2018/06/18
Bangaren kasa da kasa, Hussain Mirzaei Vani jakadan Iran a kasar Venezuela ya bayyana a zantawarsa da radio ALBA CIUDAD cewa wasikar jagora zuwa matasan turai ta yi tasiri .
Lambar Labari: 3480941 Ranar Watsawa : 2016/11/15