Bangaren kasa da kasa, magajin garin birnin Samuna na kasar Myanmar ya kakaba wa musulmi biyan harajin dole a birnin.
Lambar Labari: 3481090 Ranar Watsawa : 2017/01/01
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Myanmar na shirin raba wasu musulmi da yankunansu, tare da zaunar da wasu 'yan addinin Buda a cikin yankunan nasu a garin Mangdo da cikin lardin Rakhin.
Lambar Labari: 3481075 Ranar Watsawa : 2016/12/27
Bangaren kasa da kasa, Dubban Indiyawa ne suka gudanar da jerin gwano a birnin New Delhi domin nuna goyon bayansu ga musulmin kasar Myanmar da ake yi wa kisan kiyashi.
Lambar Labari: 3481057 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, tsohon babban sakataren majlaisar dinkin duniya Kofi Annan ya kai ziyarar gane wa idoa yankunan musulmin kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3480996 Ranar Watsawa : 2016/12/02
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama sun ce har yanzun jami'an tsaron kasar Myanmar suna ci gaba take hakkin musulman Rohinga na kasar.
Lambar Labari: 3480945 Ranar Watsawa : 2016/11/16