iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta fitar da wani bayani da ke yin tir da Allah wadai da kakkausar murya dangane da kisan kiyashin da ake yi wa msuulmi a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481847    Ranar Watsawa : 2017/08/30

Bangaren kasa da kasa, Paparoma Francis Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika ya yi kira da a kare hakkokin musulmi 'yan kabilar rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3481842    Ranar Watsawa : 2017/08/28

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Bangaladesh ta caflke tare da mika wasu musulmin kabilar Rohingya ga mahukuntan Mayanmar.
Lambar Labari: 3481838    Ranar Watsawa : 2017/08/27

Bangaren kasa da kasa, wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun hana wasu daga cikin musulmin kasar Myanmar tafiya zuwa aikin haji.
Lambar Labari: 3481786    Ranar Watsawa : 2017/08/10

Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron gwamnatin kasar Myanmar tare da wasu masu tsatsauran ra'ayin addinin Buda, sun hana shigar da abinci da magunguna a garin musulmi na Ratidayon da ke cikin lardin Rakhin.
Lambar Labari: 3481776    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Bangaren kasa da kasa, Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu.
Lambar Labari: 3481571    Ranar Watsawa : 2017/06/01

Bangaren kasa da kasa, 'yan sandan kasar Myanmar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa daruruwan 'yan addinin Buda da suka kai hari a kan musulmi.
Lambar Labari: 3481505    Ranar Watsawa : 2017/05/11

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Myanmar ba ta amince da gudanar da bincike a kan zargin kisan musulmi a kasar ba.
Lambar Labari: 3481462    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Bangaren kasa da kasa, wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun lakada wa wasu malaman addinin muslunci ‘yan kabilar Rohingya duka a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481415    Ranar Watsawa : 2017/04/17

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Myanmar ta rufe manyan sansanoni guda uku da aka tsugunnar da dubban daruruwan musulmi ‘yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3481397    Ranar Watsawa : 2017/04/11

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kaddamar da hare-hare kan mabiya mabiya addinin muslunci da mabiya addinin muslunci a kasar Myanamr a cikin wannan mabiya addinin buda sun yi kisan gilla mai muni.
Lambar Labari: 3481358    Ranar Watsawa : 2017/03/29

Bangaren kasa da kasa, Rundunar sojin kasar Myanmar ta bayyana kisan kiyashin da take yia kan musulmi 'yan kabilar Rohingya a matsayin kare dokokin kasar da tabbatar da tsaro.
Lambar Labari: 3481274    Ranar Watsawa : 2017/03/01

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.
Lambar Labari: 3481259    Ranar Watsawa : 2017/02/24

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azahar da kungiyar bunkasa ilimi da al;adun muslunci ta ISESCO sun jinjina wa Paparomoa Francis, dangane nuna takaicinsa da ya yi kan zaluntar musulmin Myanmar.
Lambar Labari: 3481220    Ranar Watsawa : 2017/02/11

Bangaren kasa da kasa, mataimakin babban sakataren majalisar dinkin duniya kan ayyukan jin kai ya karyata rahoton da gwamnatin Myanmar ta bayar kan zarginta da ake yi da kisan musulmin kasar.
Lambar Labari: 3481209    Ranar Watsawa : 2017/02/07

Bangaren kasa da kasa, asusun tallafa wa yara na majalisar dinkin duniya UNICEF na shirin gudanar da bincike kan cin zarafin kananan yara 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481206    Ranar Watsawa : 2017/02/06

Bangaren kasa da kasa, Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya fitar da wani rahoto da ke cewa nuni da cewa, ga dukkanin alamu jami'an tsaron gwamnatin Myanmar sun tafka laifukan yaki a kan musulmi 'yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3481199    Ranar Watsawa : 2017/02/04

Bangaren kasa da kasa, Jami'an Tsaron kasar Myanmar sun kame musulmi 23 bisa tuhumar cewa sun buga wa wasu danginsu waya da suke zaune a wajen kasar.
Lambar Labari: 3481186    Ranar Watsawa : 2017/01/30

Bangaren kasa da kasa, a zaman da jami'an kasashen musulmi suka gudanar yau a Malaysia sun cimma matsaya kan matsa lamba akan Myanmar.
Lambar Labari: 3481148    Ranar Watsawa : 2017/01/19

Bangaren kasa da kasa, Ministocin harkkin waje na kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da zaman gaggawa kan halin kunci da musulmin Rohingya suke ciki a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481102    Ranar Watsawa : 2017/01/04