iqna

IQNA

dakar
Bangaren kasa da kasa, an bude masallaci mafi girma a yammacin nahiyar Afrika a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3484095    Ranar Watsawa : 2019/09/28

Bangaren kasa da kasa, an amince za a rika nuna fina-finan kasa Iran a kasar Senegal a zaman da kungiyar COMIAC ta gudanar a kasar.
Lambar Labari: 3482660    Ranar Watsawa : 2018/05/15

Bangaren kasa da kasa, Farfesa Rahmatulah Jian Mbang shugabar jami’ar Tais a birnin Dakar na Senegal ta karbi kyautar kur’ani daga karamin jakadan Iran.
Lambar Labari: 3482345    Ranar Watsawa : 2018/01/29

A Makokin Rasuwar Sheikh Bamba
Bangaren kasa da kasa, jim kadan bayan sanar da rasuwa babban malamin addini Sheikh Mukhtar Bamba malamin darikar Muridiyya a Senegal an saka karatun kur'ani da sautin Karim Mansuri.
Lambar Labari: 3482288    Ranar Watsawa : 2018/01/11

Bangaren kasa da kasa, an bayar da wasta kyauta mai taken Manzon Rahma ga wasu mawakan muslunci a Senegal.
Lambar Labari: 3482219    Ranar Watsawa : 2017/12/20

Bangaren kasa da kasa, malaman addinin muslunci a kasar Senegal sun yi Allawadai da kudirin Trump a kan masallacin quds.
Lambar Labari: 3482206    Ranar Watsawa : 2017/12/16

Bangaren kasa da kasa, an bude wani baje koli a birnin Dakar na kasar Senegal na littafai da aka rubuta kan manyan malaman Iran da Senegal da suka hada da Imam Khomenei (RA) da kuam Sheikh Amadu Bamba.
Lambar Labari: 3482137    Ranar Watsawa : 2017/11/25

Bangaren kasa da kasa, wata tawagar wasu masana na jami'oin Iran da suka ziyarci kasar Senegal sun duba wani dakin ajiye kayan fasahar rubutun kur'ani a Dakar.
Lambar Labari: 3482125    Ranar Watsawa : 2017/11/22

Bangaren kasa da kasa, Jim Drami da Sulaiman Gey wasu masana biyu daga kasar Senegal sn ziyarci babban ofishin kamfanin dillancin labaran kur’ani na Iqna.
Lambar Labari: 3481978    Ranar Watsawa : 2017/10/08

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron gamayyar kungiyoyin matasa musulmi na shekara-shekara a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3481289    Ranar Watsawa : 2017/03/06

Khalifan Muridiyyah A Senegal:
Bangaren kasa da kasa, khalifan darika muridiyyah a Senegal ya bayar da sakon gaiswa ga jagoran juyin Islama na Iran da shugaban kasar.
Lambar Labari: 3480696    Ranar Watsawa : 2016/08/10