hubbare - Shafi 3

IQNA

Bangaren kasa da kasa, masu kula da littafan hubbaren Imam Hussain (AS) sun bayyana cewa an kyautata kwafin kur'ani da wani dan Najeriya ya bayar kyauta ga wannan hubbare mai tsarki.
Lambar Labari: 3481303   Ranar Watsawa : 2017/03/11

Bangaren kasa da kasa, ana shirin samar da wani tsari na digital na kur’ani mai tsarki a hubbaren Imam Hussain (AS) a birnin Karbala.
Lambar Labari: 3480799   Ranar Watsawa : 2016/09/21

Khalifan Muridiyyah A Senegal:
Bangaren kasa da kasa, khalifan darika muridiyyah a Senegal ya bayar da sakon gaiswa ga jagoran juyin Islama na Iran da shugaban kasar.
Lambar Labari: 3480696   Ranar Watsawa : 2016/08/10