Bangaren kasa da kasa , sarkin Sokoto ya yi kira da a bayr da ‘yancin yin addini yadda ya kamata a kasar tare da bayyana cewa barin mata sun saka hijabin muslunci hakkinsu ne.
Lambar Labari: 3480708 Ranar Watsawa : 2016/08/14
Bangaren kasa da kasa , Dan wasar Judun kasar Masar ya ki bawa abokin karawarsa bayahudena HKI hannu, a wasan da suka yi a jiya Jumma'a a Rio de genero
Lambar Labari: 3480706 Ranar Watsawa : 2016/08/13
Bangaren kasa da kasa , wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
Lambar Labari: 3480703 Ranar Watsawa : 2016/08/12
Bangaren kasa da kasa , wata cibiyar kare hakkokin ‘yan shi’a a duniya da ke da mazauni a kasar Amurka ta yi gargadi dangane da halin da Sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki.
Lambar Labari: 3480702 Ranar Watsawa : 2016/08/12
Bangaren kasa da kasa , musulmi su ne suka zama ragunan layya a hannun ‘yan ta’addan kungiyar Shabab a Somalia amma hakan bai zama labara a duniya ba.
Lambar Labari: 3480697 Ranar Watsawa : 2016/08/10