Tehran (IQNA) Masana falaki sun sanar da lokavin ganin jinjirin watan Ramadan a wasu kasashen Larabawa wanda zai kasance a ranar 2 ga Afrilu, 2022.
Lambar Labari: 3486779 Ranar Watsawa : 2022/01/04
Tehran (IQNA) Sheikh "Ahmad Abu Fayyuz" fitaccen makaranci ne na kasar Masar daga lardin Kafr Sheikh, wanda aka fi sani da "Farisul Qurra" a kasar.
Lambar Labari: 3486588 Ranar Watsawa : 2021/11/21
Tehran (IQNA) babban kwamiti n musulmin kasar Amurka ya caccaki shugaban kasar Faransa kan matakan takurawa musulmin kasar.
Lambar Labari: 3485385 Ranar Watsawa : 2020/11/21
Tehran (IQNA) an sanar da dakatar da sallar Juma’a a babban masallacin birnin Brussels na kasar Belgium sakamakon yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3484615 Ranar Watsawa : 2020/03/12
Tehran (IQNA) kwamiti n yaki da nuna wariya na kasashen turai ya yi gargadi kan karuwar nuna kyama ga musulmi a cikin kasashen nahiyar turai.
Lambar Labari: 3484568 Ranar Watsawa : 2020/02/28
Bangaren kasa da kasa, mutanen kasar Morocco suna raya ranakun maulidin manzon Allah da karatun kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3484239 Ranar Watsawa : 2019/11/10
Kwamitin katre hakkin bil adama na majalisar diniin duniya ya yi kakkausar suka dangane da halin da fursunonin siyasa suke ciki a kasar Bahrain.
Lambar Labari: 3483448 Ranar Watsawa : 2019/03/11
Bangaren kasa da kasa, Kwamiti na uku a babban zauren MDD ya fitar da wani sabon kuduri wanda ya yi Allah wadai da gwamnatin kasar Myanmar kan yadda take azzabtar da musulman kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482110 Ranar Watsawa : 2017/11/17
Bangaren kasa da kasa, babban malamin Azahar Ahamd Tayyib ya sanar da kafa kwamiti , domin bin diddigin fatawowyin da malamai da ake fitarwa a kasar Masar, da nufin hana fitar da fatawoyi da ke yada tsatsauran ra'ayi.
Lambar Labari: 3481514 Ranar Watsawa : 2017/05/14
Bangaren kasa da kasa, wata kotu a Amurka ta yanke hukuncin daurin shekaru 30 a gidan kaso a kan wani da yakona masallaci a garin Orlando na jahar Florida.
Lambar Labari: 3481213 Ranar Watsawa : 2017/02/08