IQNA

Matashin Qari Dan Aljeriya Yana Karanta Ayar Suratul Baqarah

IQNA – matashin qari dan Aljeriya Abdul Aziz Sahim ya bayyana karatun ayoyin da ya gabata a cikin suratul Baqarah.

Qari ne mai hazaka wanda ya samu karbuwa a Aljeriya. A halin yanzu Sahim yana zaune a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa kuma shi ne limamin masallacin Ajman.

An haife shi a garin M’sila da ke arewacin kasar Aljeriya, Sahim ya lashe kofuna da dama a gasar kur’ani mai tsarki na kasa da kasa.

Ga karatun sa na aya ta 285-286 a cikin suratul Baqarah.