Bayan ta nakalto daga hukumar da ke kula da yada addinin musulunci a Iran ,cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: Hujjatul Islam Said Jawad Musawi Hawayi mataimakin shugaban da ke kula yada ilimi a wannan hukuma da ke kula da yada addinin musulunci ya bayyana cewa babban abin da hukumar za ta fi maida hankali kansa a wannan shekara shi ne kara yawan Bankoki da suke kan tsarin addinin musulunci domin kawo sauki ga al'umma da hakan ked a muhimmanci a rayuwar al'umma ta yau da kullum.
387476