Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran bayan ta nakalto daga kamfanin dillancin labarai na Saudiya Spa ta watsa rahoton cewa: Muhammad Ahmadi Sani shugaban kungiyar hadin kan musulmi ya bayyana cewa: a taron da aka gudanar kan musulunci da kare muhalli ya yi bayani kan cewa: addinin musulunci ya koyar dam u son juna da kauna da kyautata ma'amala a tsakani da kuma aikata alheri da kiyaye hakkokin kowa da komi .kuma haka koyarwa ta addinin musulunci take a ko'ina a duniya.
398585