Bangaren siyasa :Larjani a jawabinsa na bude taron majalisar dokoki ya yi cokaci kan yadda ake tilastawa Palsdinawa yin gudun hijra da nuna masu wariyar launin fata da cewa musulmi ba za su yi shuru ba kan wannan lamari ba kuma abin takaici ne ganin babu wata kasa ta larabawa da ke daukan matakin fuskantar gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; Larjani a jawabinsa na bude taron majalisar dokoki ya yi cokaci kan yadda ake tilastawa Palsdinawa yin gudun hijra da nuna masu wariyar launin fata da cewa musulmi ba za su yi shuru ba kan wannan lamari ba kuma abin takaici ne ganin babu wata kasa ta larabawa da ke daukan matakin fuskantar gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila. Shugaban majalisar dokokin ta Jamhuriyar Musulunci a Iran Ali Larjani ya bukaci kungiyoyin gwagwarmaya da na siyasa da su tashi wajen kalubalantar wannan matsala da ta bullo.
564262