IQNA

Cibiyar Koyar Da Kur'ani Na Hadarat Rukkaya (S) Ya Samu Izini A Hukumce

15:53 - July 25, 2010
Lambar Labari: 1962043
Bangaren kasa da kasa' cibiyar da ke kula harkokin koyar da Kur'ani na Hadarat Rukayya tsira da amincin Allah ya tattaba a gare tad a ke birnin Qum ta samu izini a hukumce daga jami'ar Almustapha (SWA) al'alami da za taba damar gudanar da ayyukanta na yada ilimin kur'ani da hadisi a Hauza.



Hujjatul Islam Walmuslim Abduljalil Almakarani shugaban cibiyar koyar da kur'ani ta Hadarat Rukayya (S) ya shaidawa cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna cewa; cibiyar da ke kula harkokin koyar da Kur'ani na Hadarat Rukayya tsira da amincin Allah ya tattaba a gare tad a ke birnin Qum ta samu izini a hukumce daga jami'ar Almustapha (SWA) al'alami da za taba damar gudanar da ayyukanta na yada ilimin kur'ani da hadisi a Hauza.


620197

captcha