Bangaren kasa da kasa; Ragibula Antuwan Biluni Kashishin Labanon a lokacin da ya halarci taron yan Kashish na yankin gabas ta tsakiya a ranar talatin da tara ga watan Mihr na wannan wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara a cikin jawabin day a gabatar ya yi kukan kurciya kan Musulunci da koyarwar Kur'ani day a fito karara ya nuna adawarsa kan Musulunci.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin da suka shafi kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan ya nakalto daga majiyar kamfanin dillancin labarai na AFP ya watsa rahoton cewa; Ragibula Antuwan Biluni Kashishin Labanon a lokacin da ya halarci taron yan Kashish na yankin gabas ta tsakiya a ranar talatin da tara ga watan Mihr na wannan wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara a cikin jawabin day a gabatar ya yi kukan kurciya kan Musulunci da koyarwar Kur'ani da ya fito karara ya nuna adawarsa kan Musulunci. Ya bayyana ce dalilin kutsawar Musulunci da kur'ani mai girma a wannan duniya shi ne amfani da rashin tausayi da musulmi suka nuna.
680364