Bangaren kur'ani, An gudanar da taron girmama daliban kur'ani da suka nuna matukar kwazoa dukkanin bangaror a kasar malazia, da suka hada bangaren adabi kur'ani da sauransu, wanda aka gudanar baban dakin taruka na birnin Kualalampour fadar mulkin kasar.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na labaran kudancin nahiyar Asia cewa, An girmama daliban kur'ani da suka nuna matukar kwazoa dukkanin bangaror a kasar malazia, da suka hada bangaren adabi kur'ani da sauransu, wanda aka gudanar baban dakin taruka na birnin Kualalampour fadar mulkin kasar ta malazia.
Dukkanin daliban sun kyautuka na musamman da suka hada allunan girmamawa wanda karamin ofishin jakadancin jamhuriyar Musulunci ta Iran da ke kasar ya dauki nauyin gudanarawa, tare da halartar manyan jami'ai da kuma wakilan kungiyoyin muusulmi da na harkokin kur'ani.
An girmama daliban kur'ani da suka nuna matukar kwazoa dukkanin bangaror a kasar malazia, da suka hada bangaren adabi kur'ani da sauransu, wanda aka gudanar baban dakin taruka na birnin Kualalampour fadar mulkin kasar.
747448