Bangaren kasa da kasa;a wani taron manema labarai na hadin guiwa tsakanin kasashen Malaishiya da jamhuriyar musulunci dangane da ilimi jami'a a tsakanin kasashen biyu wato Iran da Malaishiya inda a wannan taron ne kasar ta Malaishiya ta bayyana a shirye take ta yi aiki kafada da kafada tare da jamhuriyar musulunci ta Iran ta fuskar harkokin Kur'ani.