IQNA

Shugaban Komitin Koli A Indiya Ya Jaddada jawibcin Koyar Da Kur'ani Kan Dan Adan

13:29 - June 01, 2011
Lambar Labari: 2132229
Bangaren kasa da kasa; Ji As Warma tsowon shugaban komitin koli a kasar Indiya ya yi nuni da muhimmancin koyra da alkur'ani mai girma da hukumce-hukumce da ke kumshe a cikin wannan littafi da kuma hanyoyin fadakar dad an adam cewa ya zama wajibi a ilmantar da koyar da kur'ani mai girma musamman ga musulmi a fadin duniya.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani mai girma a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; Ji As Warma tsowon shugaban komitin koli a kasar Indiya ya yi nuni da muhimmancin koyra da alkur'ani mai girma da hukumce-hukumce da ke kumshe a cikin wannan littafi da kuma hanyoyin fadakar dad an adam cewa ya zama wajibi a ilmantar da koyar da kur'ani mai girma musamman ga musulmi a fadin duniya. Ya fadi haka a wani taro da aka gudanar da kuma aka gabatar da makaloli kan muhimmancin koyar da kur'ani da kuma ilimi kuma an gabatar da makaloli ashirin a wajan wannan taro .

801580

captcha