Bangaren kasa da kasa;bayan watsa tarjamar kur'ani a cikin harshen turancin Ingilishi da Muhammad Andul Halim ya yi malamin jami'ar birin London a shekara ta dubu biyu da hudu Ricard Istling marubuci kuma dan jaridar Nigar ta Amerika a wata makala ya yi bincike da nazari kan bangarori da dama da kan wannan tarjamar day a kara fito da wannan tarjama a fanning ilimi.