IQNA

Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo

23:56 - October 02, 2016
Lambar Labari: 3480819
Bangaren kasa da kasa, jami’ar Almustafa (SAW) reshen Senegal ta gudanar da wani shiri na bayar horo kan iyalan gidan manzo ga kananan yara a kasar.

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na na jami’ar cewa, an gudanar da wannan horo ne da nufin sanar da yara hakikanin koyarwar iylan gidan manzon Allah (SAW) a kasar, wanda kuma hakan ya samu karbuwa matuka.

3534726


Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo

Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo

Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo

Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo

Sanar Da Kananan Yara Matsayin Iyalan Gidan Manzo
captcha