Ya ce ko shakka babu a wannan karon an samu gagarumin canji a tarukan da ake gudanarwa a Iraki na ashura, inda lamarin bai takaitu da yan shi’a ba, yan sunna da dama sun shiga cikin lamarin ana yi tare da su.
Ahmad tahir ya ce yan sunna a Iraki sun yi imanin cewa, lamarin Imam Hussain (AS) lamari ne na dkkanin musulmi bay an shi’a kadai ba, saboda haka ba a bar su a bay aba wajen raya wannan taro mai albarka na tunawa da shahadar jikan manzon Allah da iyalan gidan manzo.