IQNA - Kwanan nan an gano wani tsohon rubutun rubuce-rubucen Irish wanda ke bayyana alaƙar da ba zato ba tsammani tsakanin al'adun Gaelic na Irish da duniyar Musulunci.
Lambar Labari: 3493118 Ranar Watsawa : 2025/04/19
IQNA - Miriam Adelson ita ce ta takwas mafi arziki a duniya da ke kokarin mayar da Donald Trump fadar White House ta hanyar saka hannun jari a yakin neman zabensa.
Lambar Labari: 3492160 Ranar Watsawa : 2024/11/06
IQNA - Majiyar Falasdinu ta bayar da rahoton shahadar "Ashraf al-Jadi" shugaban tsangayar kula da aikin jinya na jami'ar Musulunci ta Gaza kuma daya daga cikin masu haddar kur'ani a wannan yanki.
Lambar Labari: 3492091 Ranar Watsawa : 2024/10/25
IQNA - Dangane da matsalar damuwa, tunani, da sauran matsalolin tunani, likita n kwakwalwa na Red Crescent ya bukaci mahajjata su tattauna yanayin tunaninsu da likita n kwakwalwa kafin tafiya.
Lambar Labari: 3491116 Ranar Watsawa : 2024/05/08
Tehran (IQNA) Wata Likita yar kasar Faransa da ta zauna a kasar Maroko a birnin "Al-Nazour" na tsawon lokaci ta yanke shawarar musulunta.
Lambar Labari: 3489253 Ranar Watsawa : 2023/06/04
Tehran (IQNAI Ahmad Ahmad Nu'aina makarancin kur'ani ne kuma likita dan kasar Masar a wani karatu da ya yi kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3486012 Ranar Watsawa : 2021/06/14
Tehran (IQNA) Mutanen Amurka sun girmama wani likita musulmi wanda ya samar da wata na’ura wadda take taimaka ma masu fama da corona wajen lumfashi.
Lambar Labari: 3484709 Ranar Watsawa : 2020/04/13
Tehran (IQNA) cibiyar Azahar ta fitar da fatawar haramta cin zarafi ko keta alfarmar masu dauke da cutar corona.
Lambar Labari: 3484704 Ranar Watsawa : 2020/04/12
Tehran (IQNA) Abdulma’abud Shaudari daya ne daga cikin kwararrun likitoci a kasar Burtaniya ya rasu bayan kamuwa da cutar corona.
Lambar Labari: 3484697 Ranar Watsawa : 2020/04/10
Bangaren kasa da kasa, wani yaro dan shekaru 6 da haihuwa da ya hardace dukkanin kur’ani mai tsarki a Najeriya, ya bayyana cewa yana son zama likta.
Lambar Labari: 3481773 Ranar Watsawa : 2017/08/06
Bangaren kasa da kasa, a karon farko wani musulmi ya fito a matsayin dan takarar neman gwamnan jahar Michigan ta kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481281 Ranar Watsawa : 2017/03/03